.
📻 Labaran Hausa

Yadda Mata Ta Fusata Zata Cirewa Mijin Ta Azzakari Saboda Zai Kara Aure

Yadda Mata Ta Fusata Zata Cirewa Mijin Ta Azzakari Saboda Zai Kara Aure

Yadda Mata Ta Fusata Zata Cirewa Mijin Ta Azzakari Saboda Zai Kara Aure

 

 

Kishi kumallon mata a yau muke samun labarin matar data kusan kashe mijin ta har lahira ta hanyar cire masa azzakari dalilin zaiyi mata kishiya.

 

 

A yau muna da cikakken rahoto kan mata da miji, kusan shekara guda kenan wannan labarin ke yawo a shafukan sada zumunta saboda babu hujja.

 

 

Shi ya sa ba mu kawo shi ba sai yau bayan mun samu shaida.

 

 

Wannan rahoto ne na wata mata da ta yi yunkurin kashe mijinta ta hanyar cire azzakarinsa saboda zai kara aure. Yana nufin zai kawo kishiya, ita kuma ta fi son zama ita kadai a gidan mijinta.

 

 

Bata son kishiya, ta bayyana za ta iya yin komai don kada ta zauna da kishiya. Bayan ta kasa cire azzakarin mijinta sai aka tambaye ta dalilin da yasa take kokarin cire azzakarin mijinta kuma ta san zai mutu bayan ya cire.

 

 

Ta ce “domin ya ce sai ya kara aure kuma ba ta san ko ta cire azzakarinsa ba zai mutu.” Daga baya mun samu rahoton cewa matar tana hannun ‘yan sanda ana tuhumarta da yunkurin kisan kai.

 

Idan kana so kana zubawa Matar ka maniyyi mai yawa domin ka gamsar da ita lokacin jima’i

 

 

Yana Bani Labarin Yana Kuka Nima Ina Kuka.

 

 

Tunda Nai Aure Wallahi Matata Ce Take Min Wankin Kaya Na Tsahon Shekaru 20 Kenan.

 

 

A Duk Tsahon Lokutannan Ban Taba Gode Mata Ba Idan Taimin Korafi Akan Hakan Sai Nace Mata Ai Ibada Kike Yi Ba Sai Nagode Miki Ba.

 

 

 

Haka Take Hakuri Ta Rabu Dani Kuma Bata Dai Na Abinda Take Yi Ba A Wasu Lokutan Takan Nuna Min Cewa Akallah Idan Nagode Mata Zata Ji Dadi Amma Wallahi Bana Kula Ta Hasalima Fada Nake Yi Mata.

 

 

Sai Nace Mata Zan Karo Aure Tunda Ita Godiya Take Bukata Sai Tayi Dariya Tace Min Ka Karo Mana Ai Ko Wacce Mace Da Halinta Zata Zauna.

 

 

Idan Ta Fada Min Haka Sai Na Gwaleta Nace Kishi Ne Da Bakin Ciki Yake Damun Ta.

 

 

Takan Yawan Fada Min Cewa Abban (Aisha) Ina Son Ka Bana Jin Dadin Yadda Kake Min Dan Allah Idan Nai Maka Laifi Ne Kake Min Haka Kayi Hakuri.

 

 

Amma Wallahi Ko A Jiki Na.

 

 

Takaici Yakan Sata Tace Min Allah Yasa Na Riga Ka Mutuwa A Lokacin Zaka Gane Irin Son Dana Ke Yi Maka A Rayuwa Da Kuma Hakurin Dana Keyi Da Kai Ina Mai Tabbatar Maka Bako Wacce Mace Ce Zata Yi Hakuri Dakai Ba.

 

 

Ina Son Na Riga Ka Mutawa Domin Bana Bukatar Wani Namiji Ya Taba Jiki Na Ballantana Ya Mallake Ni A Matsayin Mata Kai Kadai Nake Burin Zama Dashi A Rayuwa Ta.

 

 

Yanzu Maganar Dana Ke Yi Maka Allah Ya Dauke Kayar Sa Matata Fatima

 

 

Yanzu Nayi Aure Kuma Allah Ya Buda Min Kuma Na Samu Dukiya Mai Yawa Matar Dana Aura Kafin A Daura Mana Auren Sai Dana Kaita Aikin Hajji Sannan Na Siya Mata Motar Miliyan Biyu Nayi Mata Lefe Na Gani Na Fada.

 

 

Abinda Yanzu Yake Damuna A Rayuwa Ta Shi Ne Duk Abinda Nayi Mata Bata Gode Min Abinda Take Nuna Min Kullum Shi Ne Hakkin Tane Kuma A Gidan Su Tana Samun Sama Da Abinda Nake Yi Mata Dan Haka Bata Bajinta Nake Yi Ba Da Zata Na Gode Min.

 

 

Wallahi Abin Yana Damu Na Ita Ko Kayan Ta Bata Iya Wankewa Ballantana Nawa.

 

 

Duk Lokacin Dana Yi Mata Abu Bata Gode Min Ba Sai Na Tuna Da Matata Fatima Nace Toh Daman Haka Take Jin Zafi A Cikin Zuciyar Ta Lallai Fatima Jaruma Ce.

 

 

Yana Bani Labarin Yana Kuka Nima Ina Kuka.

 

 

Tunda Nai Aure Wallahi Matata Ce Take Min Wankin Kaya Na Tsahon Shekaru 20 Kenan.

 

 

A Duk Tsahon Lokutannan Ban Taba Gode Mata Ba Idan Taimin Korafi Akan Hakan Sai Nace Mata Ai Ibada Kike Yi Ba Sai Nagode Miki Ba.

 

 

Haka Take Hakuri Ta Rabu Dani Kuma Bata Dai Na Abinda Take Yi Ba A Wasu Lokutan Takan Nuna Min Cewa Akallah Idan Nagode Mata Zata Ji Dadi Amma Wallahi Bana Kula Ta Hasalima Fada Nake Yi Mata.

 

 

Sai Nace Mata Zan Karo Aure Tunda Ita Godiya Take Bukata Sai Tayi Dariya Tace Min Ka Karo Mana Ai Ko Wacce Mace Da Halinta Zata Zauna.

 

 

Idan Ta Fada Min Haka Sai Na Gwaleta Nace Kishi Ne Da Bakin Ciki Yake Damun Ta.

 

 

Takan Yawan Fada Min Cewa Abban (Aisha) Ina Son Ka Bana Jin Dadin Yadda Kake Min Dan Allah Idan Nai Maka Laifi Ne Kake Min Haka Kayi Hakuri.

 

 

Amma Wallahi Ko A Jiki Na.

 

 

Takaici Yakan Sata Tace Min Allah Yasa Na Riga Ka Mutuwa A Lokacin Zaka Gane Irin Son Dana Ke Yi Maka A Rayuwa Da Kuma Hakurin Dana Keyi Da Kai Ina Mai Tabbatar Maka Bako Wacce Mace Ce Zata Yi Hakuri Dakai Ba.

 

 

Ina Son Na Riga Ka Mutawa Domin Bana Bukatar Wani Namiji Ya Taba Jiki Na Ballantana Ya Mallake Ni A Matsayin Mata Kai Kadai Nake Burin Zama Dashi A Rayuwa Ta

 

 

 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button