🕋📿Gift🎁 To Ramadan Kareem📿🕋 Part (20) (2023) 🕋📿Dan Uwa Daure kaga Wanann Video Alabarkacin Watan Ramadan kayadahi Ga Abokan ka 🙏🕋📿☑️
🕋📿Gift🎁 To Ramadan Kareem📿🕋 Part (20) (2023) 🕋📿Dan Uwa Daure kaga Wanann Video Alabarkacin Watan Ramadan kayadahi Ga Abokan ka 🙏🕋📿☑️

🕋📿Gift🎁 To Ramadan Kareem📿🕋 Part (20) (2023) 🕋📿Dan Uwa Daure kaga Wanann Video Alabarkacin Watan Ramadan kayadahi Ga Abokan ka 🙏🕋📿☑️
HIKIMOMIN DA AZUMI YA ƘUNSA
Tambaya:
Assalamu Alaikum. Don Allah Malam a taimaka min da bayani game da dalilin da yasa ake yin Azumi?
☑️RAMADHAN DAY (20)
Ya kai dan uwa mai Albarka ka taya mu yada wannan Kyautar Ta Ramadan Kareem Sabo da zaka samu Lada mai yawa, Domin yada ilimi yana da daga cikin Abubuwan da suke kusan ta bawa ga Mahalicci.
HIKIMOMIN DA AZUMI YA ƘUNSA
Tambaya:
Assalamu Alaikum. Don Allah Malam a taimaka min da bayani game da dalilin da yasa ake yin Azumi?
Amsa:
Wa alaikum assalam. Azumi ginshiki ne daga cikin turakun Musulunci, waɗanda addinin Musulunci ba zai cika ba sai da su. Allah da Manzonsa sun yi umarni da shi, saboda wasu muhimman manufofi, ga wasu daga ciki:
1. Samun tsoron Allah, saboda mai Azumi yana barin abin da yake so saboda Allah, hakan zai sa ya ƙara samun tsoron Allah.
2. Samun kariya daga Shaiɗan, saboda Azumi yana takure hanyoyin Shaiɗan, wannan yasa zunubai suke ƙaranci a Ramadan.
3. Tuna talakawa da wahalar da suke ciki, saboda duk lokacin da mai kuɗi ya ɗanɗana yunwa zai tuna halin da talakawa suke ciki.
4. Sabawa rai wajen barin abin da take so, da kuma haƙuri akan abin da take sha’awa.
5. Kankare zunubai da kuma samun ɗaukakar daraja, saboda Azumi yana gyara zuciya, da kuma rai.
6. Samun lafiyar Jiki, saboda Azumi yana kariya daga cututtuka masu yawa, kamar yadda likitoci suka tabbatar.
7. Ta hanyar Azumi mutum zai saba da yin aiki don Allah, saboda AZumi sirri ne tsakanin Allah da bawansa.
Allah ne mafi sani.
29/01/2013
Dr. Jamilu Yusuf Zarewa
Sadau kantarwa Daga Auwal Telan Gayu Allah yasa mudace Wanann Sako zai dinga zuwa muku kulin A Kwana 30 Adika Azumin Ramadan
`ishah رضي الله عنها reported: I asked:
“O Messenger of Allāh! If I know which night is Laylat-ul-Qadr (Night of Decree), what should I supplicate in it?”
He ﷺ replied:“You should supplicate:
اللهم إنك عفو تحب العفو فاعف عني
Allaahumma Innaka ‘Afuwwun Tuḥibbul ‘Afwa Fa’fu ‘Annee’
(O Allāh, indeed You are the One who pardons and You love to pardon; so pardon me).”
⚠ IMPORTANT NOTE ⚠
Sh. al-Albānī Raḥimahullāh explained in Silsilatul Aḥādeeth aṣ-Saḥīḥah no. 3337: And I warn people that it occurs in Sunan at-Timridhee that there is addition of the word Kareem after ‘Affuw’ when this Du’ā is mentioned, it has NO BASIS when one looks at the aforementioned sources, also an-Nis
`ishah رضي الله عنها reported: I asked:
“O Messenger of Allāh! If I know which night is Laylat-ul-Qadr (Night of Decree), what should I supplicate in it?”
He ﷺ replied:“You should supplicate:
اللهم إنك عفو تحب العفو فاعف عني
Allaahumma Innaka ‘Afuwwun Tuḥibbul ‘Afwa Fa’fu ‘Annee’
(O Allāh, indeed You are the One who pardons and You love to pardon; so pardon me).”
⚠ IMPORTANT NOTE ⚠
Sh. al-Albānī Raḥimahullāh explained in Silsilatul Aḥādeeth aṣ-Saḥīḥah no. 3337: And I warn people that it occurs in Sunan at-Timridhee that there is addition of the word Kareem after ‘Affuw’ when this Du’ā is mentioned, it has NO BASIS when one looks at the aforementioned sources, also an-Nis
🕋📿Gift🎁 To Ramadan Kareem📿🕋 Part (20) (2023) 🕋📿Dan Uwa Daure kaga Wanann Video Alabarkacin Watan Ramadan kayadahi Ga Abokan ka 🙏🕋📿☑️
HIKIMOMIN DA AZUMI YA ƘUNSA
Tambaya:
Assalamu Alaikum. Don Allah Malam a taimaka min da bayani game da dalilin da yasa ake yin Azumi?
☑️RAMADHAN DAY (20)
Ya kai dan uwa mai Albarka ka taya mu yada wannan Kyautar Ta Ramadan Kareem Sabo da zaka samu Lada mai yawa, Domin yada ilimi yana da daga cikin Abubuwan da suke kusan ta bawa ga Mahalicci.
HIKIMOMIN DA AZUMI YA ƘUNSA
Tambaya:
Assalamu Alaikum. Don Allah Malam a taimaka min da bayani game da dalilin da yasa ake yin Azumi?
Amsa:
Wa alaikum assalam. Azumi ginshiki ne daga cikin turakun Musulunci, waɗanda addinin Musulunci ba zai cika ba sai da su. Allah da Manzonsa sun yi umarni da shi, saboda wasu muhimman manufofi, ga wasu daga ciki:
1. Samun tsoron Allah, saboda mai Azumi yana barin abin da yake so saboda Allah, hakan zai sa ya ƙara samun tsoron Allah.
2. Samun kariya daga Shaiɗan, saboda Azumi yana takure hanyoyin Shaiɗan, wannan yasa zunubai suke ƙaranci a Ramadan.
3. Tuna talakawa da wahalar da suke ciki, saboda duk lokacin da mai kuɗi ya ɗanɗana yunwa zai tuna halin da talakawa suke ciki.
4. Sabawa rai wajen barin abin da take so, da kuma haƙuri akan abin da take sha’awa.
5. Kankare zunubai da kuma samun ɗaukakar daraja, saboda Azumi yana gyara zuciya, da kuma rai.
6. Samun lafiyar Jiki, saboda Azumi yana kariya daga cututtuka masu yawa, kamar yadda likitoci suka tabbatar.
7. Ta hanyar Azumi mutum zai saba da yin aiki don Allah, saboda AZumi sirri ne tsakanin Allah da bawansa.
Allah ne mafi sani.
29/01/2013
Dr. Jamilu Yusuf Zarewa
Sadau kantarwa Daga Auwal Telan Gayu Allah yasa mudace Wanann Sako zai dinga zuwa muku kulin A Kwana 30 Adika Azumin Ramadan
`ishah رضي الله عنها reported: I asked:
“O Messenger of Allāh! If I know which night is Laylat-ul-Qadr (Night of Decree), what should I supplicate in it?”
He ﷺ replied:“You should supplicate:
اللهم إنك عفو تحب العفو فاعف عني
Allaahumma Innaka ‘Afuwwun Tuḥibbul ‘Afwa Fa’fu ‘Annee’
(O Allāh, indeed You are the One who pardons and You love to pardon; so pardon me).”
⚠ IMPORTANT NOTE ⚠
Sh. al-Albānī Raḥimahullāh explained in Silsilatul Aḥādeeth aṣ-Saḥīḥah no. 3337: And I warn people that it occurs in Sunan at-Timridhee that there is addition of the word Kareem after ‘Affuw’ when this Du’ā is mentioned, it has NO BASIS when one looks at the aforementioned sources, also an-Nis
`ishah رضي الله عنها reported: I asked:
“O Messenger of Allāh! If I know which night is Laylat-ul-Qadr (Night of Decree), what should I supplicate in it?”
He ﷺ replied:“You should supplicate:
اللهم إنك عفو تحب العفو فاعف عني
Allaahumma Innaka ‘Afuwwun Tuḥibbul ‘Afwa Fa’fu ‘Annee’
(O Allāh, indeed You are the One who pardons and You love to pardon; so pardon me).”
⚠ IMPORTANT NOTE ⚠
Sh. al-Albānī Raḥimahullāh explained in Silsilatul Aḥādeeth aṣ-Saḥīḥah no. 3337: And I warn people that it occurs in Sunan at-Timridhee that there is addition of the word Kareem after ‘Affuw’ when this Du’ā is mentioned, it has NO BASIS when one looks at the aforementioned sources, also an-Nis