.
📻 Labaran Hausa

Gift To Ramadan Kareem Part (17) (2023) Dan Uwa Daure kaga Wanann Video Alabarkacin Watan Ramadan kayadahi Ga Abokan ka 

Gift To Ramadan Kareem Part (17) (2023) Dan Uwa Daure kaga Wanann Video Alabarkacin Watan Ramadan kayadahi Ga Abokan ka 

Gift To Ramadan Kareem Part (17) (2023) Dan Uwa Daure kaga Wanann Video Alabarkacin Watan Ramadan kayadahi Ga Abokan ka

 

 

 

HIKIMOMIN DA AZUMI YA ƘUNSA

 

Tambaya:
Assalamu Alaikum. Don Allah Malam a taimaka min da bayani game da dalilin da yasa ake yin Azumi?

 

 

RAMADHAN DAY (17)

 

 

Ya kai dan uwa mai Albarka ka taya mu yada wannan Kyautar Ta Ramadan Kareem Sabo da zaka samu Lada mai yawa, Domin yada ilimi yana da daga cikin Abubuwan da suke kusan ta bawa ga Mahalicci.

 

 

HIKIMOMIN DA AZUMI YA ƘUNSA

 

Tambaya:
Assalamu Alaikum. Don Allah Malam a taimaka min da bayani game da dalilin da yasa ake yin Azumi?

 

Amsa:
Wa alaikum assalam. Azumi ginshiki ne daga cikin turakun Musulunci, waɗanda addinin Musulunci ba zai cika ba sai da su. Allah da Manzonsa sun yi umarni da shi, saboda wasu muhimman manufofi, ga wasu daga ciki:

 

 

1. Samun tsoron Allah, saboda mai Azumi yana barin abin da yake so saboda Allah, hakan zai sa ya ƙara samun tsoron Allah.

 

 

2. Samun kariya daga Shaiɗan, saboda Azumi yana takure hanyoyin Shaiɗan, wannan yasa zunubai suke ƙaranci a Ramadan.

 

 

3. Tuna talakawa da wahalar da suke ciki, saboda duk lokacin da mai kuɗi ya ɗanɗana yunwa zai tuna halin da talakawa suke ciki.

 

 

4. Sabawa rai wajen barin abin da take so, da kuma haƙuri akan abin da take sha’awa.

 

 

5. Kankare zunubai da kuma samun ɗaukakar daraja, saboda Azumi yana gyara zuciya, da kuma rai.

 

 

 

6. Samun lafiyar Jiki, saboda Azumi yana kariya daga cututtuka masu yawa, kamar yadda likitoci suka tabbatar.

 

7. Ta hanyar Azumi mutum zai saba da yin aiki don Allah, saboda AZumi sirri ne tsakanin Allah da bawansa.

 

Allah ne mafi sani.
29/01/2013

Dr. Jamilu Yusuf Zarewa

 

 

 

Sadau kantarwa Daga Auwal Telan Gayu Allah yasa mudace Wanann Sako zai dinga zuwa muku kulin A Kwana 30 Adika Azumin Ramadan

 

 

 

17
Abū Hurayrah raḍī Allāhu ʿanhu related that the Prophet (ﷺ) said:

“Fast when they fast, end the fast when they end theirs, and sacrifice the day that they sacrifice. “

Silsilah al-Aḥādīth al-Ṣaḥīḥah (1/442-445), the ḥadīth authentication has been abridged and edited.
Ṣaḥīḥ: Related by al-Tirmidhī (2/37). Shaykh al-Albānī authenticated it in al-Ṣaḥihah (no.224).

________________

Abdullah bin ‘Umar (رضي الله عنهم) reported:

The Messenger of Allah ﷺ used to supplicate thus:

“اللَّهُمَّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ مِنْ زَوَالِ نِعْمَتِكَ، وَتَحَوُّلِ عَافِيَتِكَ، وَفُجَاءَةِ نِقْمَتِكَ، وَجَمِيعِ سَخَطِكَ”

“Allaahumma ‘innee a’oothu bika min zawaali ni’matika, wa tahawwuli ‘aafiyatika, wa fujaa’ati niqmatika, wa jamee’i sakhatik.

(O Allah! I seek refuge in You against the declining of Your Favours, passing of safety, the suddenness of Your punishment and all that which displeases You).”‏

[Muslim 4/209]

 

 

 

Gift To Ramadan Kareem Part (17) (2023) Dan Uwa Daure kaga Wanann Video Alabarkacin Watan Ramadan kayadahi Ga Abokan ka

 

 

HIKIMOMIN DA AZUMI YA ƘUNSA

 

Tambaya:
Assalamu Alaikum. Don Allah Malam a taimaka min da bayani game da dalilin da yasa ake yin Azumi?

 

 

 

RAMADHAN DAY (17)

 

 

 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button