🕋📿Gift🎁 To Ramadan Kareem📿🕋 Part (12) (2023) 🕋📿Dan Uwa Daure kaga Wanann Video Alabarkacin Watan Ramadan kayadahi Ga Abokan ka 🙏🕋📿☑️
🕋📿Gift🎁 To Ramadan Kareem📿🕋 Part (12) (2023) 🕋📿Dan Uwa Daure kaga Wanann Video Alabarkacin Watan Ramadan kayadahi Ga Abokan ka 🙏🕋📿☑️

🕋📿Gift🎁 To Ramadan Kareem📿🕋 Part (12) (2023) 🕋📿Dan Uwa Daure kaga Wanann Video Alabarkacin Watan Ramadan kayadahi Ga Abokan ka 🙏🕋📿☑️
HIKIMOMIN DA AZUMI YA ƘUNSA
Tambaya:
Assalamu Alaikum. Don Allah Malam a taimaka min da bayani game da dalilin da yasa ake yin Azumi?
☑️RAMADHAN DAY (12)
𝐑𝐀𝐌𝐀𝐃𝐀𝐍 𝐃𝐀𝐘 12
Seeking Nearness to Allāh
✨The Prophet (ﷺ) said:
“Allāh said: Whosoever shows enmity to a friend of Mine, I shall be at war with him. My servant does not draw near to me with anything more beloved to me than the obligatory duties that I have placed upon him. My servant continues to draw nearer to Me with optional deeds so that I shall love him.”1
✨The Prophet (ﷺ) said:
“Whosoever reaches the month of Ramaḍān not have his sins forgiven, and so enters the Fire, then may Allāh distance him.”2
________________________
1. Ṣaḥīḥ: Related by Aḥmad (2/246) and al-Bayḥaqī (4/204), from Abū Hurayrah (raḍī Allāhu ʿanhu). It was authenticated by Shaykh ʿAlī Ḥasan al-Ḥalabī in Ṣifat-Sawmin-Nabī (p.24).
2. Zād al-Maʿād (2/87) of Ibn al-Qayyim.
.
Ya kai dan uwa mai Albarka ka taya mu yada wannan Kyautar Ta Ramadan Kareem Sabo da zaka samu Lada mai yawa, Domin yada ilimi yana da daga cikin Abubuwan da suke kusan ta bawa ga Mahalicci.
HIKIMOMIN DA AZUMI YA ƘUNSA
Tambaya:
Assalamu Alaikum. Don Allah Malam a taimaka min da bayani game da dalilin da yasa ake yin Azumi?
Amsa:
Wa alaikum assalam. Azumi ginshiki ne daga cikin turakun Musulunci, waɗanda addinin Musulunci ba zai cika ba sai da su. Allah da Manzonsa sun yi umarni da shi, saboda wasu muhimman manufofi, ga wasu daga ciki:
1. Samun tsoron Allah, saboda mai Azumi yana barin abin da yake so saboda Allah, hakan zai sa ya ƙara samun tsoron Allah.
2. Samun kariya daga Shaiɗan, saboda Azumi yana takure hanyoyin Shaiɗan, wannan yasa zunubai suke ƙaranci a Ramadan.
3. Tuna talakawa da wahalar da suke ciki, saboda duk lokacin da mai kuɗi ya ɗanɗana yunwa zai tuna halin da talakawa suke ciki.
4. Sabawa rai wajen barin abin da take so, da kuma haƙuri akan abin da take sha’awa.
5. Kankare zunubai da kuma samun ɗaukakar daraja, saboda Azumi yana gyara zuciya, da kuma rai.
6. Samun lafiyar Jiki, saboda Azumi yana kariya daga cututtuka masu yawa, kamar yadda likitoci suka tabbatar.
7. Ta hanyar Azumi mutum zai saba da yin aiki don Allah, saboda AZumi sirri ne tsakanin Allah da bawansa.
Allah ne mafi sani.
29/01/2013
Dr. Jamilu Yusuf Zarewa
Sadau kantarwa Daga Auwal Telan Gayu Allah yasa mudace Wanann Sako zai dinga zuwa muku kulin A Kwana 30 Adika Azumin Ramadan