Yadda Maigida Ya Dawo Ya Kama Matarsa Da Likitan Da Yake Duba Lafiyarta Turmi Da Tabarya
Yadda Maigida Ya Dawo Ya Kama Matarsa Da Likitan Da Yake Duba Lafiyarta Turmi Da Tabarya

Yadda Maigida Ya Dawo Ya Kama Matarsa Da Likitan Da Yake Duba Lafiyarta Turmi Da Tabarya
Wani magidanci wanda ya dauki tsawon shekaru da matarshi daya tilo sannan Allah bai basu haihuwa ba.
Ya dawo gidan ya kama matarshi da likinta dake duba lafiyarta turmi da tabayar suna aikata lalata.
Wannan miji ya bayayya irin yadda yaji a wannan lokacin yace “A rayuwar shi bai taba tunanin matarshi zata iya tsayawa daidai da minti daya tayi tunanin cin amanar shiba bare kuma ta aikata domin yana ganin ya rike mata amana Ya hakuri da yara saboda farin cikinta saboda itace wacce bata haihuwa.
Yaki kara aure saboda bayason ya ganta a cikin irin damuwar da zata shiga idan wata tazo ta haihu, ci da sha da sutura mai kyau daidai da minti daya bai taba gajiyawa ba ko tunanin wani yaro kawai burina shine na ganta cikin farin ciki”
Bayan wannan hira da akayi dashi matar ta bayyana dalilinta na amincewa ta aikata wannan mummunan aiki tare da likita ta fara da cewa “Wannan likita miji nane ya dauke shi aiki kawai saboda ni domin matsalar da nike fama da ita ta rashin haihuwa dalilin shine akwai wani kitse dake a jikin mahaifa ta.
Wanda shine yake hana na kamu da ciki sannan kuma likitan ya bayyana ko anyi aiki ma saidai a karasa lalata mahaifar dukka amma saidai ya ce akwai wani wasu alkurori dazai dinga zuwa gida yana min zasu kona wannan kitse amma sai anyi hakuri domin za’a dan dauki lokaci ni da mijina muka amince.
A wani labarin kuma
Kotu tayi cafke wata Budurwa data hallaka Saurayinta da wuka bayan wani rikici da suka yi
Rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa ta
cafke wata matashiya mai suna “Alice Mulak” dake zaune a Unguwar Gwari a karamar hukumar Karu ta jihar, bisa zarginta da dabawa saurayinta wuka a ciki wanda hakan ya yi sanadiyar mutuwarsa.
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan
sandan jihar Nasarawa DSP Ramhan Nansel yace, binciken farkon ya nuna cewa lamarin ya faru ne a bayan Otel din City Rock dake Mararraba da misalin karfe uku da rabi na safe, lokacin da saurayin da budurwar tasa suka samu rashin jituwa a tsakaninsu.
DSP Ramhan Nansel ya kara da cewa, tuni aka kama wadda ake zargin tare da wukar da tayi amfani da ita wajen aikata laifin.
Kwamishinan ‘yan sandan jihar CP Adesina Soyemi ya bayar da umarnin mayar da wadda ake zargin zuwa sashin gudanar da binciken manyan laifukan kisan kai dake jahar, domin fadada bincike kafin a kai ga gurfanar da ita a kotu don ta fuskanci hukunci.