.
📻 Labaran Hausa

A gurguje Kotu ta yankewa Abduljabbar hukuncin kisa ta hanyar rataya

A gurguje Kotu ta yankewa Abduljabbar hukuncin kisa ta hanyar rataya

A gurguje Kotu ta yankewa Abduljabbar hukuncin kisa ta hanyar rataya

 

 

 

WULAKANCI TUN DAGA DUNIYA

Hakika taba kima da darajar Annabi (SAW) babban bala’i ne

 

 

 

Audu Jebberi ya taba darajar Annabi (SAW) ya hadu da hukuncin da ya dace dashi

 

 

 

Hukuncin kisa ta hanyar rataya
Hukuncin kwace Masallatai guda biyu
Hukuncin kwace Litattafai
Hukuncin hana sauraron karatunsa
Hukuncin haramta manna hotonsa

 

 

 

Tun anan duniya kenan ya wulakanta ya kaskanta, saura ya isa lahira

Allah Ka kara wa Annabi (SAW) daraja أمين

 

 

 

KATON JAKI DA DAKON LITATTAFAI

Bayan da Kotun Musulunci ta zartar masa da hukuncin kisa ta hanyar rataya, Kotu ta kwace Litattafansa gabaki daya saboda katon jaki ne, kwatankwacin yadda Allah Ya bamu misali da Jaki wanda yayi dakon Litattafai bai san abinda ke cikinsu ba a Qur’ani cikin Suratu Jumu’ah

 

 

 

 

Kotu bata barshi haka ba, ta kwace Masallatansa guda biyu da yake yiwa Manzon Rahama (SAW) batanci

 

 

 

Tsinannen Zindiki zai bar duniya wulakantacce, zai isa lahira a cikin sahun manyan Zindikai da k@furai da suka yiwa Annabi (SAW) batanci

 

 

 

A yau darajar Kano da Malamanta da jama’arta masoya Manzon Allah (SAW) ya dada karuwa a cikin zuciyata, domin dukkanninsu sun bada gudunmawa wajen kawo karshen wannan zindiki tsinanne haihuwan asara a ban kasa

 

 

 

Yaa Allah Ka kara tsine wa Audu Jebberi albarka, Ka hadashi da dukkan bala’i da musiba

 

 

 

Ga Bidiyon sai kukala 👇👇👇👇👇👇👇

 

 

 

A gurguje Kotu ta yankewa Abduljabbar hukuncin kisa ta hanyar rataya

 

 

 

 

WULAKANCI TUN DAGA DUNIYA

Hakika taba kima da darajar Annabi (SAW) babban bala’i ne

 

 

 

 

Audu Jebberi ya taba darajar Annabi (SAW) ya hadu da hukuncin da ya dace dashi

 

 

 

 

Hukuncin kisa ta hanyar rataya
Hukuncin kwace Masallatai guda biyu
Hukuncin kwace Litattafai
Hukuncin hana sauraron karatunsa
Hukuncin haramta manna hotonsa

 

 

 

 

Tun anan duniya kenan ya wulakanta ya kaskanta, saura ya isa lahira

Allah Ka kara wa Annabi (SAW) daraja أمين

 

 

 

 

KATON JAKI DA DAKON LITATTAFAI

Bayan da Kotun Musulunci ta zartar masa da hukuncin kisa ta hanyar rataya, Kotu ta kwace Litattafansa gabaki daya saboda katon jaki ne, kwatankwacin yadda Allah Ya bamu misali da Jaki wanda yayi dakon Litattafai bai san abinda ke cikinsu ba a Qur’ani cikin Suratu Jumu’ah

 

 

 

 

 

 

Kotu bata barshi haka ba, ta kwace Masallatansa guda biyu da yake yiwa Manzon Rahama (SAW) batanci

 

 

 

 

Tsinannen Zindiki zai bar duniya wulakantacce, zai isa lahira a cikin sahun manyan Zindikai da k@furai da suka yiwa Annabi (SAW) batanci

 

 

 

 

A yau darajar Kano da Malamanta da jama’arta masoya Manzon Allah (SAW) ya dada karuwa a cikin zuciyata, domin dukkanninsu sun bada gudunmawa wajen kawo karshen wannan zindiki tsinanne haihuwan asara a ban kasa

 

 

 

 

Yaa Allah Ka kara tsine wa Audu Jebberi albarka, Ka hadashi da dukkan bala’i da musiba

C.E.O_Founder_OF_Educatetimes _Auwal_Telan Gayu

Hello my Fallowers My Name is_Real_Auwal_Telan Gayu_ C.E.O_Founder OF_MR ATG News.com_my followers this is Whatsapp number_ 09133596443_ Only Whatsapp number Don't call me just send me your message Thanks

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button