.
📻 Labaran Hausa

YANA TSAKA MAI WUYA

YANA TSAKA MAI WUYA

YANA TSAKA MAI WUYA

 

 

Sanarwa daga hukumar zabe na Kasa (INEC) akan zargin da wata Kotu a Kasar Amurka take yiwa Bola Tinubu na safaran miyagun kwayoyi da mallakar kudaden haram

 

 

 

 

Hukumar zabe tace yanzu haka tana tattaunawa da Kotun Northern Illinois District Court dake Amurka domin ta samu tabbaci akan zargin da take yiwa Tinubu kafin ta dauki matakin da ya dace

 

 

 

 

 

Sannan hukumar zabe na Kasa tace tana nazari da karanta hukuncin Kotun Amurka akan Tinubu don ganin abinda ya aikata ko yaci karo da dokokin zaben Nigeria na shekarar 2022

 

 

 

 

 

INEC tace duk abinda ta tabbatar zata yiwa jama’ar Nigeria bayani

 

 

 

 

Kar ku manta jama’a, kwanaki maciya amana sunyi yunkurin koran shugaban hukumar zabe na Kasa kamar yadda suka kori Alkalin Alkalai, amma bukatar bata biya ba, saboda sun hango wannan abin

 

 

 

 

 

Lallai nima a fahimtata daga cikin gida aka kunno wa Tinubu wannan wuta na batun safaran miyagun kwayoyi da mallakar kudaden haram na Dalar Amurka, domin a cikin tawagar APC akwai manyan da basa kaunar Tinubu sam

 

 

 

 

Tabbas daga yanzu zuwa nan da kowani lokaci za’a iya haramtawa Tinubu takara idan an tabbatar da tuhumar da ake masa

 

 

 

 

Allah Ka daukaka darajar Nigeria, Ka bamu shugabanni na kwarai أمين

 

 

 

YANA TSAKA MAI WUYA

 

 

 

Sanarwa daga hukumar zabe na Kasa (INEC) akan zargin da wata Kotu a Kasar Amurka take yiwa Bola Tinubu na safaran miyagun kwayoyi da mallakar kudaden haram

 

 

 

 

 

 

Hukumar zabe tace yanzu haka tana tattaunawa da Kotun Northern Illinois District Court dake Amurka domin ta samu tabbaci akan zargin da take yiwa Tinubu kafin ta dauki matakin da ya dace

 

 

 

 

 

 

 

Sannan hukumar zabe na Kasa tace tana nazari da karanta hukuncin Kotun Amurka akan Tinubu don ganin abinda ya aikata ko yaci karo da dokokin zaben Nigeria na shekarar 2022

 

 

 

 

 

 

 

INEC tace duk abinda ta tabbatar zata yiwa jama’ar Nigeria bayani

 

 

 

 

 

 

Kar ku manta jama’a, kwanaki maciya amana sunyi yunkurin koran shugaban hukumar zabe na Kasa kamar yadda suka kori Alkalin Alkalai, amma bukatar bata biya ba, saboda sun hango wannan abin

 

 

 

 

 

 

 

Lallai nima a fahimtata daga cikin gida aka kunno wa Tinubu wannan wuta na batun safaran miyagun kwayoyi da mallakar kudaden haram na Dalar Amurka, domin a cikin tawagar APC akwai manyan da basa kaunar Tinubu sam

 

 

 

 

 

 

Tabbas daga yanzu zuwa nan da kowani lokaci za’a iya haramtawa Tinubu takara idan an tabbatar da tuhumar da ake masa

 

 

 

 

 

 

Allah Ka daukaka darajar Nigeria, Ka bamu shugabanni na kwarai أمين

C.E.O_Founder_OF_Educatetimes _Auwal_Telan Gayu

Hello my Fallowers My Name is_Real_Auwal_Telan Gayu_ C.E.O_Founder OF_MR ATG News.com_my followers this is Whatsapp number_ 09133596443_ Only Whatsapp number Don't call me just send me your message Thanks

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button