.
📻 Labaran Hausa

MU TATTAUNA Kamfanin jaridar Dokin Karfe suka wallafa cewa:

MU TATTAUNA Kamfanin jaridar Dokin Karfe suka wallafa cewa:

MU TATTAUNA Kamfanin jaridar Dokin Karfe suka wallafa cewa:

Tsakanin kujeran Shugaban Kasa da kujeran Mataimakin Shugaban Kasa wacce kujera ya kamata ‘yan Arewa su hada kai su mara wa baya a zaben 2023?

Ni a fahimtata kujeran Shugaban Kasa ya kamata ‘yan Arewa mu mara wa baya, saboda Shugaban Kasa shi yake da cikakken ikon ya aiwatar da abinda ya ga dama, sabanin kujeran mataimaki wanda bai wuce matsayin ya bada shawara ba, idan aka ga dama a karba ko ayi watsi da ita

Sannan idan muka duba cancanta tsakanin Atiku da Kashim Shettima akwai banbanci, Kashim ya rike kujeran Gwamna inda yake da cikakken iko amma bai iya tsare jiharsa ba, ga zargin cin hanci da rashawa masu tarin yawa a kansa, ya jefa jihar Borno cikin mawuyacin hali

Atiku yayi Mataimakin Shugaban Kasa, duk da bai da cikakken ikon ya sa ayi ko kar ayi amma ya kawo cigaba a yankin Arewa, ya samawa matasa dubbai aiki, kuma ya gina kamfanoni da ake cin moriyarsu a Arewa, sannan ya bada gudunmawa wajen dakile tazarcen Obasanjo

Ba shakka kujeran Shugaban Kasa tafi tasiri, ya zama wajibi mu tashi mu nemota domin cigaban yankin mu

Yaa Allah Ka tabbatar mana da nasaran kujeran Shugaban Kasa a Arewa

 

MU TATTAUNA

Kamfanin jaridar Dokin Karfe suka wallafa cewa:

Tsakanin kujeran Shugaban Kasa da kujeran Mataimakin Shugaban Kasa wacce kujera ya kamata ‘yan Arewa su hada kai su mara wa baya a zaben 2023?

Ni a fahimtata kujeran Shugaban Kasa ya kamata ‘yan Arewa mu mara wa baya, saboda Shugaban Kasa shi yake da cikakken ikon ya aiwatar da abinda ya ga dama, sabanin kujeran mataimaki wanda bai wuce matsayin ya bada shawara ba, idan aka ga dama a karba ko ayi watsi da ita

Sannan idan muka duba cancanta tsakanin Atiku da Kashim Shettima akwai banbanci, Kashim ya rike kujeran Gwamna inda yake da cikakken iko amma bai iya tsare jiharsa ba, ga zargin cin hanci da rashawa masu tarin yawa a kansa, ya jefa jihar Borno cikin mawuyacin hali

Atiku yayi Mataimakin Shugaban Kasa, duk da bai da cikakken ikon ya sa ayi ko kar ayi amma ya kawo cigaba a yankin Arewa, ya samawa matasa dubbai aiki, kuma ya gina kamfanoni da ake cin moriyarsu a Arewa, sannan ya bada gudunmawa wajen dakile tazarcen Obasanjo

Ba shakka kujeran Shugaban Kasa tafi tasiri, ya zama wajibi mu tashi mu nemota domin cigaban yankin mu

Yaa Allah Ka tabbatar mana da nasaran kujeran Shugaban Kasa a Arewa

C.E.O_Founder_OF_Educatetimes _Auwal_Telan Gayu

Hello my Fallowers My Name is_Real_Auwal_Telan Gayu_ C.E.O_Founder OF_MR ATG News.com_my followers this is Whatsapp number_ 09133596443_ Only Whatsapp number Don't call me just send me your message Thanks

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button