.
🎬 Hausa Series Fim

IZZAR SO SABON SALO EPISODE 104 ORIGINAL

IZZAR SO SABON SALO EPISODE 104 ORIGINAL

IZZAR SO SABON SALO EPISODE 104 ORIGINAL

 

 

👉Abunda kazo Dubawa Yana ƙasa da wanann Bayanin namu Kaja ƙasa da wanann Rubutun Namu Dan Ganinn Abunda kazu Dubawa 👇👇

 

 

 

DOMIN MAGANCE DAUKEWAR NI’IMA BAYAN HAIHUWA

 

 

 

 

A mafi yawancin lokuta ana samun daukewar ni’ima bayan mace ta haihu, wanda hakan yana jawo kyamata ko kuma nuna rashin halin ko’in kula a gareta daga mijin ta. Wannan tana faruwa ne a lokacin da maigida ya kwanta dake, inda ba zaiji wani dandano daga gareki ba.

 

 

Wannan yanayi ba karamin jefa mace halin damuwa yake ba, musamman idan taga yadda mijin ta yake nuna mata wani hali na daban, domin ba kowanne maigida bane zai fada miki abinda yake ji a lokacin da kuke raya sunnah.

 

 

To a duk lokacin da irin haka ta faru, sai ki nemi wadannan abubuwan da zan lissafo domin samarwa kanki lafiya.

 

 

 

Abubuwan da zaki nema sune kamar haka :

 

 

– Sassaken kankana
– Sassaken baure
– Ya’yan zogale
– Idon zakara
– Asuwakin mata
– Ganyen kafi suga

 

 

Yadda za’a hada :

 

 

Ki hada ki dake ki tankade yayi laushi sossai ki dinga zuba cikin cokali abinci daya cikin madara shanu kofi daya ko cikin madarar ruwa gwangwani daya kina sha safe da yamma.

 

 

Ga Bidiyon sai kukala 👇👇👇👇👇👇👇

 

 

 

C.E.O_Founder_OF_Educatetimes _Auwal_Telan Gayu

Hello my Fallowers My Name is_Real_Auwal_Telan Gayu_ C.E.O_Founder OF_MR ATG News.com_my followers this is Whatsapp number_ 09133596443_ Only Whatsapp number Don't call me just send me your message Thanks

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button